Yau offentlig
[search 0]
Mer

Download the App!

show episodes
 
Loading …
show series
 
Samun abin alheri na sa jama'a jin dadi har murnarsu ta bayyana. Kama daga daurin aure ko suna har ma da cin zabe, ko kammala karatu da sauransu. Me yasa murna ke rikidewa ta koma tarzoma ko tashin hankali? Mene ne ke janyo yin asara ta dukiya da rayuka a wadansu lokuta yayin murna a Najeriya? Shirin NAJERIYA A YAU na wannan lokaci ya yi nazarin wa…
 
Rahotanni sun tabbatar da cewa an rufe gidajen burodi sama da 200 a Jihar Yobe da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. Shin mene ne dalilin da ya jawo rufe gidajen har 200 a wannan Jiha? Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani kan halin da ake ciki dangane da yin burodi a Najeriya.Av Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
 
Yau da Gobe shiri ne mai inganta rayuwar matasa cikin fadakarwa da ilmantarwa da kayatarwa, ya kuma karfafa mu su samun kaifin fahimtar matsalolin da suka addabe su, suka dabaibaiye su a wannan zamani. Shirin Yau da Gobe na zuwa sau biyar a mako, Litinin zuwa Jumma’a, daga karfe 4 da rabi na yamma zuwa karfe 5!Yau da Gobe ya hada komai, daga filin …
 
Kasantuwar da dama cikin ’yan Najeriya masu hada-hadar kudi ta intanet sun fara gamsuwa da sabbin manhajojin hada-hadar kudi ta intanet. Shin ta ina masu wadannan manhajojin hada-hadar kudi ta intanet ke samun nasu kudin? Lura da cewa wadannan manhajojin ba dukansu ke caji ba idan an tura ko an turo kudi, shirin Najeriya A Yau na tafe da karin baya…
 
Magoya bayan Jam’iyyar NNPP a Jihar Kano na ci gaba da murnar samun nasara a zaben gwamnan da ya gabata ranar Asabar 18 ga watan Maris. Yaya ake sa ran zaɓaɓɓen gwmana Abba Kabir Yusuf ya gudanar da mulki a Kano? Shirin Najeriya A Yau ya ji irin burin da Kanawa ke yi wa gwamnatin Abba, ya kuma ji yadda alakar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso za ta shaf…
 
Yau da Gobe shiri ne mai inganta rayuwar matasa cikin fadakarwa da ilmantarwa da kayatarwa, ya kuma karfafa mu su samun kaifin fahimtar matsalolin da suka addabe su, suka dabaibaiye su a wannan zamani. Shirin Yau da Gobe na zuwa sau biyar a mako, Litinin zuwa Jumma’a, daga karfe 4 da rabi na yamma zuwa karfe 5!Yau da Gobe ya hada komai, daga filin …
 
Jam'iyyar Leba da NNPP sun yi rawar a zo a gani a zaben 2023 a Najeriya, in an yi la'akari da yadda manyan jamiyyun kasar ke hana sauran jamiyyun rawar gaban hantsi a zabukan da suka gabata. Ko wannan tasiri da wadannan jamiyyu masu tasowa suka yi zai dore a zabuka masu zuwa? Shirin Najeriya A YAU na wannan lokaci ya dubi yiwuwar dorewar da abinda …
 
Bisa al'adar zabe a Najeriya sakamakon zaben shugaban kasa yana tasiri a sakamakon zaben gwamnoni. Amma a wannan karon anya sakamakon zaben shugaban kasa zai yi tasiri a zaben gwamnoni? Shirin Najeriya A YAU na wannan lokaci ya dubi wannan lamari da idanun basira.Av Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
 
Lura da yadda ’yan Najeriya suka wahala kan rashin tsabar kudi a kwanakin nan, shirin Najeriya A Yau ya yi nazarin abin da zai biyo bayan umarnin Kotun Koli na ci gaba da karbar tsoffin kudi da kuma ta yadda zai shafi zaben gwamnonin da ke tafe. Shin kuna ganin dawo da amfani da tsoffin kudi zai ba da damar sayen kuri’a?…
 
Yau da Gobe shiri ne mai inganta rayuwar matasa cikin fadakarwa da ilmantarwa da kayatarwa, ya kuma karfafa mu su samun kaifin fahimtar matsalolin da suka addabe su, suka dabaibaiye su a wannan zamani. Shirin Yau da Gobe na zuwa sau biyar a mako, Litinin zuwa Jumma’a, daga karfe 4 da rabi na yamma zuwa karfe 5!Yau da Gobe ya hada komai, daga filin …
 
Ganin cewa jam'iyyun adawa sun samu kuri'u sama da miliyan 13 a zaben shugaban kasa da ya gudana ranar Asabar 25 ga watan Fabrairun 2023, shin yaya karfin adawa zai shafi tafiyar gwamnatin zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu? Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin wadansu da ba su zabi Tinubu ba a zaben da ya gabata ba, ya kuma ji ta bakin …
 
Dage zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin da hukumar INEC ta yi daga ranar 11 ga watan maris zuwa ranar 18 ya shafi rayuwar mutane da dama, ciki harda masu shirin aure. Ko mene ne ainihin dalilan da INEC ta dage zaben da mutane da yawa suke fatan a yi a gama su cigaba da harkokinsu? Saurari cikakken shirin domin jin yadda wannan mataki na INEC …
 
Gwamnonin da jam’iyyunsu ba su kai bantensu a jihoinsu ba a zaben shugaban kasa na fadi-tashin ganin ba a maimaita hakan ba a zaben gwamna da za a yi Ranar Asabar 11 ga Maris. Anya wannan farga da gwamnonin suka yi bazata zama fargar jaji ba? Shirin Najeriya A Yau ya dubi yadda gwamnonin da jam’iyyarsu ta fadi a jihohinsu a zaben shugaban kasa ke t…
 
Loading …

Hurtigreferanseguide

Copyright 2023 | Sitemap | Personvern | Vilkår for bruk