Yadda Dage Zabe Ya Dagula Lissafi
Manage episode 357626902 series 3311743
Dage zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin da hukumar INEC ta yi daga ranar 11 ga watan maris zuwa ranar 18 ya shafi rayuwar mutane da dama, ciki harda masu shirin aure.
Ko mene ne ainihin dalilan da INEC ta dage zaben da mutane da yawa suke fatan a yi a gama su cigaba da harkokinsu?
Saurari cikakken shirin domin jin yadda wannan mataki na INEC ya shafi rayuwar jama'ar Najeriya.
566 episoder